Isa ga babban shafi
Cote d’Ivoire

Girka komitin binciken rikicin kasar Cote-D’Ivoire

Gwamnatin Kasar Cote-D’Ivoire, ta ce za ta kafa wata Hukumar bincike, da za ta binciko laifufukan da aka aikata lokacin rikicin siyasar kasar.Kakakin Gwamnatin kasar, Bruno Nabagne Kone, ya ce matakin ya biyo bayan taron Majalisar ministocin da aka yi jiya, inda ya/ce Hukumar za ta binciko assalin yadda aka aikata aika-aika bayan zaben shugaban kasar day a gudana . 

Gungun yan gudun hijira a lokacin rikicin Cote-D'Ivoire
Gungun yan gudun hijira a lokacin rikicin Cote-D'Ivoire © Reuters/Luc Gnago
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.