Isa ga babban shafi
Somaliya

Mutane na ci gaba da tserewa daga kasar Somaliya

Dubban mutane mutane sun ci gaba da tserewa daga farin daya farma kasar Somaliya, inda suka shake sansanin ‘yan gudun hijira dake Kenya.Tuni Kwamitin tsaro da zaman lafiya na kungiyar kasashen Tarayyar Afrika, ya bukaci dakarun kiyaye zaman lafiya dake kasar su tabbatar da kare kungiyoyin agaji, masu kawo agaji cikin kasar.Kasar ta Somaliya ta kwashe shekaru 20 babu tsayayyiyar gwamnati, abunda ke ci gaba da kara tabarbarewa. 

Irin halin da 'yan gudun hijira ke ciki
Irin halin da 'yan gudun hijira ke ciki AFP/Issouf Sanogo
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.