Isa ga babban shafi
Senegal

An haramta gangamin siyasa aSenegal

Gwamnatin kasar Senegal ta haramta gudanar da gangamin siyasa kwanaki biyu kafin gagarumin zanga zangar da aka shirya na nuna adawa da shiri Shugaba Abdullahi Wade na sake takara yayin zaben shekara mai zuwa ta 2012. Ma’aikatar harkokin cikin gida ta bayyana cewa an haramta gangamin saboda dalilan tsaro.Masu sharhi kan lamuran siyasar kasar na ganin haka ya biyo bayan zaman tankiya dake karuwa tsakanin magoya bayan Shugaban da kuma ‘yan adawa. 

Abdoulaye Wade na kasar senegal.
Abdoulaye Wade na kasar senegal. AFP / Georges Gobet
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.