Isa ga babban shafi
Nigeria

Ban Ki-moon ya ce Harin Abuja Takaici ne

Shi ma sakatare Janar na MDD Ban Ki Moon, yace harin, ya nuna yadda masu tsananin kishin addini ke wa MDD kallon hadarin kaji.Ya kuma yi kakkausar suka kan harin, inda yace za a sake yin nazarin matakan tsaron da hukumomi 26 da ke ginin ke dauka, inda yace, an kai harin ne ka wadanda suka sadaukar da rayukan su don yi hidima ga bil Adama. 

Ban Ki-moon Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya
Ban Ki-moon Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya REUTERS/Truth Leem
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.