Isa ga babban shafi
Somaliya

Daruruwan ‘yan Somaliya na ci gaba da gudun hijira

Daruruwan mutane ne ke ci gaba da gujewa gidajensu a birnin Mogadishu babban birnin kasar Somaliya, don kaucewa harin da ake saran kungiyar Al Shabaab zata kai, domin mayar da martani ga wani harin roka da aka harba a sansaninta.Mazauna kusa da sansanin sun ce, dakarun kungiyar na gudanar da taro, kuma ana ganin hakan na da nasaba da shirin kai hari. 

Mazauna birnin Mogadishu lokacin lokacin da aka kai wani a hari a cikin birnin
Mazauna birnin Mogadishu lokacin lokacin da aka kai wani a hari a cikin birnin ©Reuters.
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.