Isa ga babban shafi
Chadi

Shugaban Chadi ya sallami Ministoci biyu

Shugaban kasar Chadi Idriss Deby ya fatattaki manyan ministoci biyu daga gwamnati, sakamakon takaddama kan yarjejeniyar gina matatan man fetur da kasar China.

Shugaban kasar Chadi Idriss Deby
Shugaban kasar Chadi Idriss Deby AFP
Talla

An maye gurbin Mahamat Ali Hassa Ministan Tsare Tsare da Bedouma Karje Mataimakin Shugaban Bankin Raya kasashen Afrika, yayin da Ministan Albarkatun man fetur Tabe Eugene aka maye gurbinsa da Brahim Al Khallil wanda kafin nasa shi mukamun ke zama daraktan kula da makarantu.

Gwamnatin kasar ta Chad ta dauki matakin kan yadda takaddamar ke shafan dankatakarta da kasar China.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.