Madagascar
Ruwan sama dauke da iska ya hallaka mutane 65 cikin kasar Madagascar
Rahotanni Daga kasar Madagascar sun ce ruwan sama da iska sun hallaka mutane 65 a cikin kasar, yawancin su daga Yankin Infanadiana.Mai Magana da yawun hukumar agajin gaggawa ta kasar, Rita Almeida, ta ce itatuwa sun fadi akan gidaje da dama, kuma sun kashe mutane.
Wallafawa ranar:
Talla
Hukumar kula da aiyukan gaggawar ta bayyana bacewar mutane uku. Guguwar ta ratsa wasu kasashen cikin yankin kudancin Afrika tare da haifar da barna.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu