Isa ga babban shafi
MDD-Nijar-Mali

Tashin hankali ya haifar da matsalar Abinci a Mali da Nijar, inji MDD

Hukumar kula da noma da samar da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya, tace tashin hankali da matsalar tsaro a Arewacin Afrika, na haifar da koma baya wajen magance matsalar fari da ke barazana ga abincin da ake nomawa a kasashen Jamhuriyar Nijar da Mali.

'Yan gwagwarmayar kungiyar Ansar Dine a kasar Mali
'Yan gwagwarmayar kungiyar Ansar Dine a kasar Mali AFP PHOTO / ROMARIC OLLO HIEN
Talla

02:54

Rahoton daga Maradi

Salisu Isah

Jami’in Hukumar, Keith Cressman, yace gonaki a Nijar da Mali na fusknatar wanann matsala, da ta samo asali daga kasashen Algeria da Libya.

Tun a watan Janairun bana aka bayyana samun farin a Ghat, da ke Libya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.