Isa ga babban shafi
Ghana

Majalisar Ghana ta amince da nadin Amissah Arthur matsayin mataimakin shugaban kasa

Majalisar kasar Ghana ta sanar da amincewar da nadin Kwesi Amissah Arthur, a matsayin mataimakin shugaban kasa, inda nan take aka rantsar da shi dan fara aiki. Bayan bikin rantsuwar a daren jiya Litinin, wakilin RFI Hausa a birnin Accra, Ridwanullah Abbas ya yi karin bayani akai.

Sabon Shugaban kasar Ghana John Dramani Mahama a lokacin da yake rantsuwar kama aiki bayan mutuwar  John Atta Mills
Sabon Shugaban kasar Ghana John Dramani Mahama a lokacin da yake rantsuwar kama aiki bayan mutuwar John Atta Mills AFP PHOTO / Adadevoh David
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.