Isa ga babban shafi
Libya

Gwamnatin NTC ta mika mulki ga Majalisar Libya

Gwamnatin Rikon kwarya a kasar Libya, ta mika mulki ga zababiyar Majalisar kasar, a wani biki da aka yi a jiya Laraba, wanda ya kawo karshen juyin juya halin day a kawo karshen mulkin Kanal Gaddafi.

Alkalin Alakalai kotun kolin Libya, Kamal Bashir Dahan a lokacin da yake ganawa da Mambobin kwamitin kundin tsarin mulkin kasar
Alkalin Alakalai kotun kolin Libya, Kamal Bashir Dahan a lokacin da yake ganawa da Mambobin kwamitin kundin tsarin mulkin kasar REUTERS/Ismail Zitouny
Talla

Shugaban Majalisar Rikon kwaryar, Mustaf Abdel Jelil, yace ya mika ragamar tafiyar da kasar ga zababbiyar Majalisar da al’ummar kasar suka zaba, a karkashin jagorancin Othman Ben Sassi.

Bayan karbar rantsuwar Mulki, yanzu Majalisar kasar za ta zabi Firaminista tare da shirya zabe sannan a rushe gwamnatin NTC.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.