Isa ga babban shafi
Kenya

Dubban mutane sun gudanar da zanga-zanga a kasar Kenya

Daruruwan mutane ne kasar Kenya, suka gudanar da zanga zanga a kofar Majalisar kasar, inda suka kona akwatinan gawa 221, don nuna bacin ransu kan yadda ‘Yan Majalisun kasar suka ribanya alawus din har sau uku.

Jami'an tsaro suna tafiya kusa da kauyen Kibusu a yankin Tana Delta wajen da wasu 'Yan bindiga suka kai hari
Jami'an tsaro suna tafiya kusa da kauyen Kibusu a yankin Tana Delta wajen da wasu 'Yan bindiga suka kai hari Reuters/Joseph Okanga
Talla

Masu zanga zangar sanye da bakaken kaya, sun ce sun yi gangamin ne don birne ungulun da ke cinye kudin kasar.

Shugaba Mwai Kibaki, ya ki amincewa da kudirin ‘Yan Majalisun, amma kuma sun yi gaban kansu, wajen karawa kansu alawus din.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.