Isa ga babban shafi
Somaliya

Kungiyar kare hakkin Bil adama ta Human Rights Watch ta yi zargin cin zarafin ‘Yan Somalia

Kungiyar kare Hakkin Bil Adama ta Human Rights Watch, ta yi zargin cewar ‘Yan bindiga a kasar Somalia suna cin zarafin mutanen da suka rasa matsuguninsu, har ma da yiwa matansu fyade. 

Wata arangama da aka yi a Somalia
Wata arangama da aka yi a Somalia RFI
Talla

Rahotan da kungiyar ta fitar ya ruwaito wata mata da ta yi bayanin cewar, wasu ‘Yan bindiga sun yi mata fyade a sansanin da ke Mogadishu.

Daraktan kungiyar, David Mepham ya kuma zargi masu kula da su a sansanin da sace abincin da ake baiwa ‘Yan gudun hijiran da kuma kayan agaji.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.