Isa ga babban shafi
Afrika ta Kudu

Madela ya share kwanaki 8 kwance a asibiti yana jinya.

Tsohon shugaban kasar Afrika ta kudu Nelson Mandela ya kwashe tsawon kwanaki 8 a yau Asabar kwance a gadon asibiti, inda ya ke ci gaba da karbar magani sakamakon matsalar rashin lafiya huhu da ya ke fama da ita.

Hoton Nelson Mandela da aka dauka a shekara ta 2004.
Hoton Nelson Mandela da aka dauka a shekara ta 2004. REUTERS/Mike Hutchings
Talla

Shugaban kasar Afrika ta Kudu Jacob Zuma ya ce rashin lafiyar Mandela ta yi tsanani amma yana samun sauki.

yanzu haka dai ana ci gaba da gudanar da addu'o'i a ciki da kuma wajen kasar ta Afirka ta Kudu domin nema wa Mandela sauki daga Ubangiji.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.