Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Hajiya Salamatu Hussaini Suleiman, Kwamishina a ECOWAS

Wallafawa ranar:

Kasashen Afrika ta Yamma da wadanda suke Afrika ta tsakiya, na shirin kafa rundunar da za ta yi yaki da ‘Yan fashin teku, wadanda yanzu haka suke barazana ga harkokin sufuri da kuma safarar miyagun kwayoyi a mashigin tekun Guinea. Kwamishinar siyasa a kungiyar ECOWAS, Hajiya Salamatu Hussini Suleiman ta tabbatarwa Kabiru Yusuf akan matakan da suka dauka

Kwamishinar siyasa a kungiyar ECOWAS, Hajiya Salamatu Suleiman
Kwamishinar siyasa a kungiyar ECOWAS, Hajiya Salamatu Suleiman ECOWAS
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.