Cote d'Ivoire
Mutane uku ne suka rasu a wani gidan yarin Abidjan
Akalla mutane uku ne suka rasa rayukansu a marecen jiya, lokacin da fursunoni suka yi kokarin tserewa daga wani gidan yari da ake tsare da su a birnin Abidjan fadar gwamnatin kasar Cote D’Ivoire.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotanni sun ce da dama daga cikin wadanda ake tsare da su a wannan gidan yari, magoya bayan tsohon shugaban kasar ne Laurent Bagbo.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu