Isa ga babban shafi
Kenya-ICC

Mahawarar ficewa daga kotun ICC a kasar Kenya

Majalisar kasar Kenya za ta fara mahawara dan ficewa daga kotun hukunta manyan laifufuka.

William Ruto a  lokacin  da  ya  bayyana  a  gaban kotun  ICC
William Ruto a lokacin da ya bayyana a gaban kotun ICC REUTERS/Lex van Lieshout/Pool
Talla

Zaman Majalisar na zuwa ne gab da lokacin da kotun ke shirin fara shari’ar mataimakin shugaban kasar a makon gobe.
Mataimakiyar shugaban Majalisar kasar, Joyce Laboso ta bada umurnin dawowar Majalisar daga hutu dan mahawara a kai gobe alhamis.
Tuni kotun ta fara tuhumar mataimakin shugaban kasar, William Ruto da laifin hannu a tashin hankalin da yayi sanadiyar mutuwar mutane sama da 1,100 bayan zaben shekarar 2007.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.