Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dakta Sani Gwarzo, Likita a Ma'aikatar Lafiya a Najeriya

Wallafawa ranar:

Hukumar Lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya tace cutar tarin fuka ta hallaka mutane miliyan daya da dubu dari uku a cikin shekarar da ta gabata, abinda ya sa cutar da tafi hallaka jama’a bayan cutar kanjamau. Nasiruddeen Muhammad ya tattauna da Dr Sani Gwarzo Likita a Ma’aikatar Lafiya a Najeriya, wanda, ya yi bayani a kan cutar.

Cutar Tarin Fuka
Cutar Tarin Fuka Crédit : Getty Images/ David Rochkind
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.