Isa ga babban shafi
Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya

An kashe mutane 12 a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya

Dakarun dake aikin samar da zaman lafiya a kasar Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya, sun ce an kashe mutane 12 a wani hari da aka kai a birnin Bangui, kana an jikkata wasu 30 cikin su harda yara kanana. 

Dakarun wanzar da zaman lafiya a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya
Dakarun wanzar da zaman lafiya a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya 照片来源:路透社 REUTERS/Joe Penney
Talla

Amy Martin, jami’ar dake kula da aikin jinkai na Majalisar, ta ce ‘yan tawayen Krista da ake kira Anti Balaka ne suka kai hari kan Musulmi.

Gobe ake sa ran Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya zai kada kuri’a dan amince wa da kai dakarun samar da zaman lafiya kasar.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.