Libya
Soja daya ya rasa ransa a ricikin Libya
A kasar Libya soja daya ya rasa ransa yau, wani farar hula daya kuma ya sami mummunar rauni sakamakon tashin ban a da aka dasa cikin mota a gabashin birnin Bengazhi.
Wallafawa ranar:
Talla
Majiyoyin kula da lafiya sun tabbatar da aukuwan lamarin. Bayanai na cewa sau biyar aka harbi sojan kiafin ya mutu.
Tun kawar da Gwamnatin marigayi Moammar Ghaddafi ne dai ake samun munanan hare-hare musamman a wannan gari. Benghazi kuma ya kasance garin da aka fi kai hare hare wanda yake mamaye da mayakan sa kai dake dauke da makamai tun lokacin juyin juya halin kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu