Isa ga babban shafi
Najeriya

Majalisar Dattawa ta tantance Ministocin da Goodluck ya mika

Majalisar Dattawa a Najeriya ta tabbatar da nadin ministoci 11 daga cikin sunaye 12 da shugaba Goodluck Jonathan ya mika domin tantancesu, Majalisar taki amincewa da sunan Zainab Salik daga Jihar Kano ba tare da bayar da wani dalili ba. Daga Wakilinmu na abuja Aminu Ahmed Manu ya aiko da Rahoto.

Ginin Majalisar Dokokin Najeriya a Abuja
Ginin Majalisar Dokokin Najeriya a Abuja Xnaija
Talla

03:00

Rahoto:Majalisar Dattawa ta tantance Ministocin da Goodluck ya mika

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.