Isa ga babban shafi
Najeriya

Boko Haram: ‘Yan Mazan jiya sun yi tayin gudunmuwa

Manyan kalubale na tsaro da Tarayyar Najeriya ke fuskanta na hare-haren bama-bamai daga Mayakan boko Haram da ‘Yan bindiga, ya tilastawa tsoffin sojoji 'Yan mazan jiya tayin sake komawa ruwa, domin bayar da gudummuwa wajen kawo karshen tashin hankullan da kasar ke fuskanta. Daga Bauchi Shehu Saulawa ya aiko da Rahoto.

Wata ta barke da kuka a harabar Asibitin Asokoro a lokacin da ake shiga da wadanda harin Nyanya a Abuja ya jikkata
Wata ta barke da kuka a harabar Asibitin Asokoro a lokacin da ake shiga da wadanda harin Nyanya a Abuja ya jikkata REUTERS/Afolabi
Talla

03:17

Rahoto: Boko Haram: ‘Yan Mazan jiya sun yi tayin gudunmuwa

Shehu Saulawa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.