Najeriya
Jonathan ne zai fayyace makomar mataimakinsa Namadi Sambo
Jam’iyyar PDP a Najeriya ta ce shugaban kasar Goodluck Jonathan ne kawai zai bayyana wanda zai zama mataikinsa a zaben shekara mai zuwa.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Sakataren yada labaran Jam’iyyar Oliseh Metuh ya ce amincewa da takarar shugaba Jonathan da Jam’iyyar ta yi a matakin taron Gwamnoni da Majalisar Zartarwa cikin makon jiya babu mataimakinsa Namadi Sambo a ciki.
Metuh ya ce shugaba Jonathan zai bayyana abokin takararsa ne lokacin da zai amince da bukatar tsayawa takara a zaben da za a gudanar da a shekara mai zuwa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu