Isa ga babban shafi
Burkina Faso

An dakatar da Jam’iyyar Campaore a Burkina

Gwamnatin Rikon kwaryar kasar Burkina Faso ta sanar da dakatar da Jam’iyyar tsohon shugaban kasar Blaise Campaore da ke gudun hijira a Cote d’Ivoire saboda karya dokar kasa. Ministan cikin gida Auguste Denise Barry yace bincike ya nuna Jam’iyar na daukar matakan da suka sabawa kundin tsarin mulkin kasar dalilin da ya sa suka dauki mataki akan dakatar da ayyukanta.

Tsohon Shugaban Burkina Faso  Blaise Campaore
Tsohon Shugaban Burkina Faso Blaise Campaore Reuters/Katrina Manson
Talla

A ranar 31 ga watan Oktoba ne Compaore ya fice Burkina Faso bayan kawo karshen mulkinsa na shekaru 27.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.