Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Sojojin Chadi sun ja daga a Nijar da nufin tsallakawa Najeriya

Wallafawa ranar:

Yanzu haka dubban sojojin kasar Chadi na can sun ja daga a garuruwa da dama na jihar Diffa da ke jamhuriyar Nijar, a yunkurinsu na kutsawa domin fatattakar ‘yan Boko Haram a Tarayyar Najeriya.Malam Madu, wani mazauni garin Bosso ne inda aka jibge wani adadi na sojojin kasar ta Chadi, ya yi Abdoulkarim Ibrahim Shikal karin bayani a game da abinda ke faruwa a yanzu haka.

Sojojin Chadi kan iyakar Najeriya da Kamaru
Sojojin Chadi kan iyakar Najeriya da Kamaru AFP PHOTO / ALI KAYA
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.