Isa ga babban shafi
Kenya-Somalia

An kaddamar da harin sama a Sansani Al-Shabab

Jiragen yaki a Kenya sun yi luguden wuta a kan sansanonin mayakan al-Shabab da ke makwabciyar kasar a Somalia.Wannan dai shine karon farko da dakarun Kenya ke kai wa 'yan Kungiyar al shabaab hari tun bayan harin da aka Jami'ar Garissa a cikin makon jiya, wanda da ya yi sanadiyar mutuwar mutane 148.

Sojojin kenya
Sojojin kenya REUTERS/Goran Tomasevic
Talla

Mai magana da yawun Dakarun sojin kasar David Obonyo ya sanar da cewar, sun kona sassani mayakan biyu a harin da ake kai musu ta jiragen saman yaki kenya

lamarin dai na zuwa ne a wannan lokaci da ka shiga ranar ta biyu na zaman makoki harin Jami’ar Garissa

Shugaban kasar Kenya Uhurru Kenyatta yayi alkawarin daura damarar yaki da ta’adanci a kasar, bayan faruwar harin Garissa, da ya matukar haddasa tsoro a zukatan al’ummar kasar

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.