Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Saidu Dan Sadau

Wallafawa ranar:

Yanzu haka dai an shiga takun saka a majalisar dattawan kasar Nigeria, sakamakon zaben shugaban Majalisar Bakola Saraki, da jami’iyarsa ta APC mai mulki a kasar tace bata amince da shi ba.  

Ana rantsar da shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki.
Ana rantsar da shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki. REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

To domin jin ra’ayin masu fashin baki kan harakokin siysar kasar, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Sanata Sa’idu Dan Sadau kamar haka
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.