Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Za a gudanar da bicinke kan kisan mutane a garin Abadam

Wallafawa ranar:

Maitre Larwana Abdourahamane,lauya mai zaman kansa a Jamhuriyar Nijar ya samu ganawa da  iyalen mutanen da suka rasa rayukan su a lokacin da wani jirgin saman soji  yayi ruwan bama-bamai a garin Abadam dake Jihar Diffa ,Lauyan na shirin shigar da kara a gaban kotun Ecowas ko Cedeao.Abdoulkarim Ibrahim ya samu ganawa da Lauyan mutanen,ga kuma yada hirar su ta kasance.

Abadam dake Jihar Diffa a Jamhuriyar Nijar
Abadam dake Jihar Diffa a Jamhuriyar Nijar
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.