Isa ga babban shafi
Nijar

Ana yaki da cutar Kansa a Nijar

Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun kaddamar da yaki da cutar Kansar Mama da mahaifa ta hanyar gwaji da kuma yekuwa don dakile yaduwar cutar da ta shafi mata.

Nau'in cutar Kansa
Nau'in cutar Kansa Getty images
Talla

Issimouha Dille, jami’an lafiya a birnin Yammai yace matsalar cutar abin tsoro ne a Nijar yayin da hukumar lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya tace a kowacce shekara ana samun sabbin wadanda suka kamu da cutar 8,000.

Bayanai sun nuna cewar kashi 27 na wadanda suka kamu da cutar suna fama da Kansar Mama ne, sai kuma Kansar mahaifa kashi 14, kamar yadda kididdigar asibiti ta bayyana.

Dille ya ce wasu matan kan ziyarci bokaye don samun magani abin da ke sanadiyar mutuwarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.