Isa ga babban shafi
Faransa-Kamaru-Boko Haram

Wani Basarake ya mutu a harin kunar bakin wake a Kamaru.

Hukumomin Kasar Kamaru sun ce wasu mata hudu yan kunar bakin wake sun tada bama-bamai inda suka hallaka mutane biyar cikin su har da wani basarake.

Dakaru kasar Kamaru a kusa da garin Fotokol
Dakaru kasar Kamaru a kusa da garin Fotokol AFP PHOTO / STEPHANE YAS
Talla

Rahotani sun ce daya daga cikin yan kunar bakin wake  ta tada bam din ne a kofar gidan basaraken kusa da garin Fotokol,inda shi da wasu mutanen gidan sa hudu suka mutu.

Gwamnan yankin Minjinyawa Bakari ya ce daga bisani sauren matan sun tada na su bama-baman,amma basu samu kowa ba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.