Isa ga babban shafi
Nijar

Mutane da dama ba za su kada kuri'a ba a Nijar sai da takardu

Shaida a lokacin zabe don tabbatar da mai zabe daga mai Unguwa ko wakilinshi abu ne da aka dade ana yi a kasar Nijar To amma a wannan karo ‘yan siyasa sun kasa cim ma matsaya a kan haka wasu ke bukatar a soke wasu yayin da wasu ke son ke da sabanin ra’ayi akan bukatar. Ibrahim Malam Tchillo ya aiko da rahoto daga Damagaram.

Boube Ibrahim, Shugaban hukumar zaben Nijar
Boube Ibrahim, Shugaban hukumar zaben Nijar CENI-NIGER
Talla

03:00

Rahoto: Mutane da dama ba su kada kuri'a ba a Nijar sai da takardu

Ibrahim Malam Tchillo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.