Turkey
Shugaban Turkiyya zai ziyarci Nigeria, Ghana, Guinea da Ivory Coast wannan mako
Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayip Erdogan na shirin ziyartar wasu kasashenh Afriza 4 cikin makon gobe awani mataki na karfafa dankon zumunci da kasashen Africa.
Wallafawa ranar:
Talla
Cikin kasashen da zai ziyarta akwai Nigeria, Ivory Coast, Ghana da kuma kasar Guinea.
A watan Janairu na wannan shekara Shugaban Turkiyyan Recep Tayip Erdogan ya kai ziyara wasu kasashen Africa uku, da suka hada da Habasha, Djibouti da kuma Somalia, duk dai domin karfafa dankon zumunci da kasashen Africa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu