Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya
‘Yan bindiga sun hallaka mutane 12 a Afrika ta Tsakiya
Wasu ‘Yan bindiga da ba’a san ko su waye ba sun hallaka mutane 12 a wasu kauyuka da ke Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya mai fama da tashin hankali, wanda shine irin sa na farko tun bayan zaben Faustin-Archange Touadera a matsayin shugaban kasa.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotanni sun ce an kai harin ne a kusa da birnin Bambari, kuma ana danganta shi da masu satar shanu ne amma ba harkokin siyasa ba.
Hukumomin kasar sun ce an kashe mutane 6 a kauyuka 3, cikin su harda mata 3 'yan gida daya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu