Isa ga babban shafi
Jamhuriyyar Congo

Congo ta gurfanar da Makoko a Kotu

Hukumomin Jamhuriyar Demokiradiyar Congo sun gurfanar da dan takarar shugabancin kasar Janar Jean-Marie Michel Maokoko a gaban kotu, inda suke zargin sa da laifin zagon kasa ga tsaron kasa. 

Janar Jean-Marie Michel Mokoko
Janar Jean-Marie Michel Mokoko DR
Talla

Lauyansa Yvon Eric Ibounga ya ce, ana tsare da Makoko a Brazzaville bayan gurfanar da shi a gaban kotu sanye da ankwa a hannunsa.

Makoko ya samu kashi 14 na kuri’un kasar a zaben watan Maris da aka bayyana shugaba Dennis Sassou Nguesso a matsayin wanda ya lashe.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.