Nijar
Ana rusau a Agadez
Hukumomi garin Agadez sun kaddamar da aiki rusa rumfuna da kuma sauran gine-gine da aka yi ba a kan ka’ida ba, a daidai lokacin da ake ci gaba aikin sake fasalta birnin kafin bukukuwan jamhuriya da za a yi ranar 18 ga watan disambar bana. Sai dai matakin ya gamu da fushin wasu 'yan kasuwa wadanda suka ce ana nuna son-rai da kuma takurawa, zargin da hukumomi suka musanta. Omar Sani ya aiko da rahoto Agadez.
Wallafawa ranar:
Talla
An Kaddamar da aikin rusa gidajen mutane a Agadez
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu