Najeriya-Nijar
'Yan Najeriya da Nijar sun magance wata takaddama
A cikin wannan makon ne aka kawo karshen rashin jituwar da ta jima a tsakanin al’ummar garin Kyalli na Jamhuriyar Niger da mutanen garin Jobi na karamar hukumar Maigatari da ke jihar Jigawa a Najeriya kan gonakin noma. Bayan wani zama da aka yi tsakanin gwamnatocin Jigawa da na Damagaran da kuma shugabannin jama’ar yankunan a birnin Dutse ne aka cimma daidaito. Wakilinmu Abubakar Isah Dandago na da karin bayani a wannan rahoton.
Wallafawa ranar:
Talla
'Yan Najeriya da Nijar sun magance wata takaddama
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu