Tafkin Chadi
Mayakan Boko Haram sun Mika wuya a Chadi
Wasu rahotanni na Jami’an tsaro da Majalisar Dinkin Duniya na cewa daruruwan mayakan Boko Haram da iyalansu sun mika wuya a kasar Chadi a cikin watanni da suka gabata.
Wallafawa ranar:
Talla
A cewar kakkakin rundunar kawance sojin kasar da ke yakar Boko Haram, Kanar Mohammad Dole, mayakan sun mika wuya ne a tafki Chadi saboda tsananni farmakin da ake kai musu.
Kanar Dole ya kuma bayyana cewa a halin yanzu mayaka 240 wanda akasarinsu ‘yan Chadi ne da iyalansu na tsare a hannu jami’an tsaron.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu