Najeriya
Cutar Murar tsuntsaye ta bazu a Najeriya
A Najeriya wata cutar murar tsuntsaye ta bulla inda a halin yanzu sama da kaji miliyan uku suka kamu. Ministan Ayyukan Noma da raya karkara na Najeriya, Chief Audu Obeh ya ce murar tsuntsayen ta bazu zuwa jihohi 26. Wakilinmu daga jihar Sakkwato El Yakub Dabai, ya duba mana batun a cikin rahoton da ya aiko mana.
Wallafawa ranar:
Talla
Cutar Murar tsuntsaye ta bazu a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu