Isa ga babban shafi
Najeriya

An dauki matakan magance rikicin kudancin Kaduna

Hukumomin Najeriya sun dauki matakan kawo karshen rikicin da ake samu a kudancin Kaduna wajen gina barikin sojoji don shawo kan matsalar tsaro. Gwamnatin Kaduna ta sha alwashin hukunta duk wanda aka samu da hannu wajen rikicin da aka samu. Aminu Sani Sado ya aiko da rahoto.

Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i facebook
Talla

02:58

An dauki matakan magance rikicin kudancin Kaduna

Aminu Sani Sado

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.