Isa ga babban shafi
Haiti

Kira na neman tallafi zuwa kasar Haiti

Antonio Gutteres Sakatary Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana damuwa dangane da halin da mutan kasar Haiti suka samu kan su, Gutteres ya bayyana cewa kasar ta Haiti na bukatar taimako na abinci, da magunguna .

kasar Haiti mai fama da karancin abinci
kasar Haiti mai fama da karancin abinci © RFI/Stefanie Schüler
Talla

Wasu daga cikin yan kasar na fama da amey da gudawa, Birtaniya ce kasa ta farko da ta aike da taimako na kusan dala 622.000.

Sakaraty MDD Antonio Gutteres ya hakikanta cewa kasar na bukatar akala milyan 400 na dala da za a yi amfani da su tsawon shekaru biyu domin kawo karshen wannan yanayi.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.