Cote D'Ivoire
Guillaume Soro ya samu ganawa da Alassane Ouattara
Shugaban Majalisar dokokin Cote D’ivoire Guillaume Soro ya gana da shugaban kasar Alassane Dramane Ouattara a fadar shugaban kasar dake Abidjan.
Wallafawa ranar:
Talla
Mutanen biyu da aka jima ana kallon su a matsayin ma su gaba da juna, sun share kusan hawa daya suna ganawa,
Shugaban kasar Alassane Dramane Ouattara da jimawa ya na mai bayyana yabawa tsohon Firaministan sa kuma Shugaban majalisar Dokokin kasar Cote D’Ivoire duk da kai ruwa rana da ake ci gaba da yi tsakanin wasu mukaranban shugaban kasar da na bangaren Shugaban majalisar dokokin kasar Guillaume Soro.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu