Isa ga babban shafi
Habasha

Rikicin Kabilanci ya lakume rayuka 61 a Habasha

Hukumomin Habasha sun ce akalla mutum 61 aka tabbatar da mutuwar su bayan an kwashe kwanaki ana fafatawa tsakanin kabilun da ke Yankin Oromia a kasar.

Rikicin Kabilanci ya lakume rayuka a Habasha
Rikicin Kabilanci ya lakume rayuka a Habasha Zacharias ABUBEKER / AFP
Talla

Addisu Arega Kitessa, mai Magana da yawun hukumomin Yankin, ya ce daga ranar alhamis da ta gabata, mutane 29 aka kashe a fadar daukar fansa a Yankin Hawi Gudna da Daro Lebu.

Wannan ya biyo bayan kashe wasu ‘Yan Somalia 32 da aka tsugunar a Yankin.

Shugaban Yankin Lema Megersa ya koka kan abinda ya kira jibge sojoji da gwamnati ta yi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.