Isa ga babban shafi
Afrika ta Kudu

Afrika ta kudu da kujerar memba a kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya

A jiya juma’a ne aka zabi kasashen Jamus, Belgium, Afrika ta Kudu, Indonesia da jamhuriyar Dominicaine a matsayin memba ba na dindin ba a kwamity tsaro na Majalisar Dinkin Duniya.

Taron kwamitin  tsaro na Majalisar Dinkin Duniya a New York
Taron kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya a New York REUTERS/Eduardo Munoz
Talla

Wakilan kasashen za su soma aiki kama daga watan Janairu shekara 2019 zuwa 2021.

Jamus ta samu goyan bayan kasashe 184, Belgium 181, Afrika ta kudu 183, Indonesia 144 sai Jamhuriyar Dominicaine shine karo na farko da kasar ta shiga sahun wakilai a wannan kujera ta samu kuri’u 184.

Kwamity tsaro na Majalisar Dinkin Duniya na da membobi 15, biyar daga cikin su na da matsayin memba dake da kujeru na dindin da suka hada da Amurka, Rasha, China, Faransa, Ingila.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.