Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Ali Modu mazaunin garin Dikwa kan halin da 'yan gudun hijira ke ciki

Wallafawa ranar:

Kungiyoyin agaji, sun yi gargadin cewa dubban mutane da rikicin Boko Haram ya tilasta wa barin gidajensu ne za su iya kamuwa da cututuka sakamakon rashin muhallai musamman a wannan lokaci da damina ta fara sauka a yankin arewa maso gabashin Najeriya.Daya daga cikin kungiyoyin da ke gudanar da ayyuykan jinkai a yankin Norvegian Refugee Council, ta ce a garin Dikwa kawai, akwai ‘yan gudun hijira sama da dubu 4 da ke kwanciya fili sakakamon rashin muhalli. Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da wani mai suna Ali Modu, da ke zaune a garin na Dikwa, wanda ya yi masa karin bayani dangane da wadannan ‘yan gudun hijira.

Daya daga cikin kungiyoyin da ke gudanar da ayyuykan jinkai a yankin Norvegian Refugee Council, ta ce a garin Dikwa kawai, akwai ‘yan gudun hijira sama da dubu 4 da ke kwanciya fili sakakamon rashin muhalli.
Daya daga cikin kungiyoyin da ke gudanar da ayyuykan jinkai a yankin Norvegian Refugee Council, ta ce a garin Dikwa kawai, akwai ‘yan gudun hijira sama da dubu 4 da ke kwanciya fili sakakamon rashin muhalli. TRF-Kieran Guilbert
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.