Libya
Gwamnatin Nijar na gargadin matafiya zuwa Libya
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta gargadi matafiya zuwa Libya da su yi taka-tsantsan lura da hali na rashin tsaro da ake fama da shi a kasar ta Libya.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:31
Talla
A kokarin hukumomin kasar na kawo karshen mace-macen jama’a kan hanyar zuwa Libya yanzu haka wata tawagar ‘yan majalisar dokokin kasar ta Nijar na gudnaar da rangadi a yankin Agadez da ke arewacin kasar domin fadakar da jama’a muhimmincin kauce zuwa kasr ta Libya,Omar Sani daga Agadez ya duba mana labarin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu