Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Kungiyoyin a Nijar sun nuna damuwa dangane da batun komawa makaranta

Wallafawa ranar:

A jamhuriyar Nijar,yayinda suka rage kusan makonni biyu a koma makaranta, ga duk alamu zai yi wuya dalibai su koma karatu,kasancewa dubban jama’a da ambaliya ta mamaye gidajen su ke zama a makarantu dake sassan kasar da suka fuskanci ambaliya.

Wasu yankuna da aka fuskanci ambaliya a jamhuriyar Nijar
Wasu yankuna da aka fuskanci ambaliya a jamhuriyar Nijar BOUREIMA HAMA / AFP
Talla

Issifu Mai Lambu magatakarda a kungiyar malamai ta kasa mai suna Synaceb ya bayyana mana irin halin da ake ciki, da kuma matakan da suka dau don gannin an koma makaranta ba tareda an fuskanci matsalolli a gaba.

03:49

Zancen komawa makaranta a Jamhuriyar Nijar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.