Ilimi Hasken Rayuwa
Ana muhawara a kan janye tallafin karatu a Jigawa (3)
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:02
A cikin shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan mako, Bashir Ibrahim Idris ya duba batun muhawwarar da ake a kan janye tallafin ilimi da gwamnan jihar Muhammad Badaru Abubakar ya yi.