Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Najeriya: Matakan da jihar Borno ke dauka don dakile yaduwar Korona

Wallafawa ranar:

A Najeriya gwamnatoci kamar takwarorinsu na duniya nata kokarin daukar matakai daban-daban don kawo karshen annobar korona da ta sake bulla a karo na biyu.Jahar Barno dake arewa maso yammacin kasar dake fama da matsalolin tsaro na daga cikin jihohi da suka yaki cutar tun bullarta a karon farko, duk da fargabar da akayi zata iya mummunar illa a jihar saboda tarin ‘yan gudun hijara a jihar.A yayin wata ziyara da Ahmad Abba ya kai birnin Maiduguri, kwamishinan Lafiyar jihar Dakta Salihu Aliyu Kwaya-Bura ya bayyana masa irin matakan da suke dauka.

Kwamishinan lafiya na jihar Borno Dokta Salihu Aliyu Kwaya-Bura
Kwamishinan lafiya na jihar Borno Dokta Salihu Aliyu Kwaya-Bura RFI Hausa
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.