Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Farfesa Balarabe Sani Garko dangane da sake bullar Ebola a Guinea da Congo

Wallafawa ranar:

Hukumar Lafiya ta Duniya ta tabbatar da samun masu dauke da cutar ebola a Jamhuriyar Dimokiradiyar Congo da Guinea, matakin da ya jefa fargaba a tsakanin mazauna wadannan kasashe.Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da kasashen duniya ke fama da cutar korona.Mun tattauna da Farfesa Balarabe Sani Garko na Jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria, kuma ga tsokacin da yayi akai.

Jami'an lafiyar da ke kula da masu cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokaradiyar Congo.
Jami'an lafiyar da ke kula da masu cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokaradiyar Congo. John WESSELS AFP/File
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.