Isa ga babban shafi
WTO-NAJERIYA

Kasashen Afirka sun bayyana goyan bayansu ga nadin Okonjo Iweala

Kasashen Afrika sun bayyana goyan bayansu da maraba da nadin da hukumar kasuwanci ta Duniya ta yi wa Dakta Ngozi Okonjo Iweala Mace ta farko kuma ‘yan Afrika da ta taba rike wannan mukami. 

Ngozi Okonjo-Iweala sabuwar shugabar Hukumar Kasuwanci ta Duniya
Ngozi Okonjo-Iweala sabuwar shugabar Hukumar Kasuwanci ta Duniya Incoming World Trade Organization President (WTO) Ngozi Okonjo-I
Talla

Kuna iya latsa alamar sauti domin sauraron rahoto daga Wakilinmu Muhammed Kabiru Yusu daga Abuja.

02:48

Kasashen Afirka sun bayyana goyan bayansu ga nadin Okonjo Iweala

Kabir Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.