Isa ga babban shafi
Kamaru

Zazzabin cizon saura ya hallaka mutane a kasar Kamaru

Rahoton masana kiwon lafiya a kasar Kamaru ya nuna cewa kimanin mutane dubu 4121 cutar Zazzabin cizon sauro ya kasha cikin shekara daya a kasar, akasari yara ‘yan kasa da shekaru 5.

Sauro da ke haddasa cutar Maleria
Sauro da ke haddasa cutar Maleria netdoctor.co.uk
Talla

Rahotan shekara-shekara karkashin wani shirin ma’aikatar lafiyar kasar na yaki da zazzabin cizon sauro, yace adadin masu kamuwa da cutar da kuma mutuwa ya karu asibitocin kasar da akalla dubu 5 a shekarar 2020, idan aka kwanta da shekarar 2019.

Dr. Achu Dorothy dake shugabantar cibiyar ta yaki da cutar zazzabin cizon sauro a kasar ta Kamaru wanda ta jagoranci binciken, tace lamarin yafi kamari a jihohin arewacin kasar uku, wato Maroua da Garoua da kuma Ngaundere.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.